1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma 14.06.2019

Yusuf Bala Nayaya
June 14, 2019

A cikin shirin za a ji batun neman kwace sandunan sarauta a sabbin masarautun gargajiya na Kano na neman ya gagara bayan da wani umarnin kotu ya katse hanzarin masu nada sarauta a Kano Najeriya. MDD ta nemi a binciki wa ya kai hari kan jiragen dakon mai a mashigar teku yankin Oman.

https://p.dw.com/p/3KUmr