SiyasaShirin Yamma 14.08.2019To play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMuntaqa Ahiwa08/14/2019August 14, 2019Cikin shirin za a ji martanin masana da sauran al'umma a Najeriya dangane da umurnin da shugaban kasa ya bai wa babban bankin kasar na ya dakatar da bai wa 'yan kasuwa masu odar abinci daga ketare tallafin kudade.https://p.dw.com/p/3NuMWTalla