1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma 18-06-19

Abdourahamane Hassane
June 18, 2019

Ministocin kudi na kungiyar kasashen yankin yammacin Afirka ECOWAS su 15 da suka kammaka taro a birnin Abidjan sun tabbatar da cewar a shekara mai zuwa ta 2020 kasashen za su kaddamar da takadar kudin bai daya .

https://p.dw.com/p/3Keuc