1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin yamma na:03.04.2018

Zulaiha Abubakar
April 3, 2018

A cikin shirin za ku ji yadda al'ummar Najeriya ke cigaba da bayyana ra'ayoyin su ga me da jerin sunayen mutane 24 da gwamnati kasar ta fitar a matsayin wadanda ake zargin sun wawashe dukiyar gwamnati ta hanyar cin hanci da rashawa a zamanin gwamnatin da ta gabata.

https://p.dw.com/p/2vR4W