1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

October 20, 2022

A cikin shirin za a ji cewa, hukumomi sun ce kimanin mutum 50 aka tabbatar da mutuwarsu, wasu gommai kuwa suka jikkata sakamakon zanga-zangar adawa da sabuwar gwamnatin riko. Ita kuwa gwamnatin Masar ta kammala shirin kaurar da babban birnin kasar daga Alkahira zuwa wani sabon wuri a tsakiyar Hamada.

https://p.dw.com/p/4IUZq