1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shirin Yamma

SK2 / S02SJanuary 25, 2023

Faransa ta bayyana cewa ta samu sakon daga sojojin da ke mulkin kasar Burkina Faso da ke yankin yammacin Afirka, domin neman janye dakarun kasar ta Faransa a kasar da ke yankin Sahel.

https://p.dw.com/p/4MhQv