1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Shugaba Mugabe ya yi Murabus

Abdul-raheem Hassan
November 21, 2017

Shugaban kasar Zimbabuwe Robert Mugabe ya mika wa majalisar dokoki takardar yin murabus din sa nan take, kakakin majalisar dokokin Jacob Mudenda ya dakatar da shirin tsige shugaban.

https://p.dw.com/p/2o0de
Simbabwe Mugabe bei TV-Ansprache
Hoto: picture-alliance/AP Photo

Wannan dai na zuwa ne a daidai lokacin da majalisar ke gabatar da shirin tsige shugaban bayan da jam'iyyarsa ta ZANU-PF ta sanar da cire Mugabe daga shugaban jam'iyya.