1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Faransa ta janye sojojinta daga Nijar

Mahaman Kanta LMJ
July 10, 2019

Kasar Faransa na shirin janye dakarunta na soja da ke Jamhuriyar Nijar, inda za ta mayar da su zuwa kasashen Mali da Burkina Faso da kuma Chadi da ke fama da matsalar tsaro.

https://p.dw.com/p/3LrEG