1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taɓa Ka Lashe: 03.03.2010

March 4, 2010

Rangadin tawagar littattai da karatu a Nijer a shekara ta 2010

https://p.dw.com/p/MJTA

Tawagar yaɗa harshe da al´adu tare da haɗin guiwar ƙungiyar marubuta ta ƙasa da gidajen adana littattafai a janhuriyar Nijer ta kammala rangadin wasu jihohin ƙasar da ta saba yi a kowace shekara. A lokacin wannan rangadin tawagar ta shirya tarukan ƙarawa juna sani da faɗakarwa kan muhimmancin karatun littattafai.

Mawallafi: Mohammad Nasiru Awal

Edita: Zainab Mohammed Abubakar