Rawar da Musulmai a Jamus za su taka a kafofin yaɗa labarun hukuma
https://p.dw.com/p/16g9q
Talla
Bayan da gwamnatin jihar Baden-Württemberg ta kudu maso yammacin Jamus ta ba wa Musulmai wakilci a cikin majalisar gudanarwar kafar yaɗa labarunta, an yi fatan cewa Musulman za su taka rawar gani bisa manufa.