Taɓa Ka Lashe: 28.07.2010
August 2, 2010Talla
Shugabannin addinai daban daban a birnin Legas na tarayyar Najeriya sun bi sahun takwarorinsu a faɗin ƙasar wajen yin kira ga mabiya addinan na su game da muhimmancin wanzuwar kyakyawar zamantakewa da fahimtar juna a matsayin ingantacciyar hanyar samun ci-gaban al'umma.