1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe: 11.06.2014

June 12, 2014

Halin da 'yan Afirka tsoffin mazauna Libiya ke ciki a Jamus.

https://p.dw.com/p/1CHDV

Da yawa daga cikin 'yann gudun hijirar Afirkan da suka tsere daga rikicin kasar Libiya kuma suka samu mafaka a nan Jamus, sun nuna rashin gamsuwarsu ga yadda hukumomin Jamus ke sako-sako wajen cika alkawuran da suka dauka musu.