1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe: 15.+16.06.2016

June 17, 2016

Kamfen yaki da kyamar baki da jawaban nuna wariya a kasar Faransa.

https://p.dw.com/p/1J8yH

Hare-haren ta'addanci da aka kai bara a Paris babban birnin kasar Faransa sun kuma tada wata sabuwar fitina, yanzu haka dai alkalumma sun yi nuni da karuwar ayyukan kyamar Yahudawa da Musulmi a fadin kasar. A saboda haka masana suka ce akwai matukar bukatar tashi haikan wajen yaki da halayyar rashin hakuri da nuna juriya a kasar ta Faransa fiye da a lokutan baya. Ita ma majalisar shugabannin Turai ta ce jawabai na nuna kyama sun zama ruwan dare a Faransa.