1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Taba Ka Lashe: 20.+21.01.2016

Mohammad Nasiru AwalJanuary 22, 2016

Kungiyar ta gudanar da wannann taro ne a garin Numan da ke kudancin jihar Adamawa da ke Arewa maso Gabashin Najeriya.

https://p.dw.com/p/1HiR0

A kokarin da take yi na tabbatar da zaman lafiya da fahimtar addini a Najeriya, a kwanan baya kungiyar Tarayyar Iklisiyoyin Najeriya wato TEKAN a takaice, ta shirya wani taron fadakar da mabiya bukatar kaucewa gurbatacciyar koyarwa ta addini, wadda kungiyar ta lura ita ce babbar matsala a addinan duniya a halin yanzu.

Tsallake zuwa bangare na gaba Bincika karin bayani

Bincika karin bayani