Taba Ka Lashe: 20.+21.01.2016
January 22, 2016Talla
A kokarin da take yi na tabbatar da zaman lafiya da fahimtar addini a Najeriya, a kwanan baya kungiyar Tarayyar Iklisiyoyin Najeriya wato TEKAN a takaice, ta shirya wani taron fadakar da mabiya bukatar kaucewa gurbatacciyar koyarwa ta addini, wadda kungiyar ta lura ita ce babbar matsala a addinan duniya a halin yanzu.