Tattalin arziki
Taimakon wadanda rikicn Boko Haram ya shafa
October 25, 2017Talla
Adamu Muhammad Shellen, wani mutum da ya jajirce don taimakon mata da suka rasa mazajensu aakamakon rikicin Boko Haram da fadace -fadacen kabilanci da aka samu a Jihar Taraba da ke Najeriya. Shi wannan dan kasuwa yana horas da daruruwan mata sana'o'in, kamar yin worworo da abin kunne da sarkar wuya da kuma takalma. Haka kuma akwai mata sama da 50 da suke amfana da koyon sanar a jahar.