1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tantama kan tsagaita wuta tsakanin gwamnati da Boko Haram

October 23, 2014

Akwai shakku kan gaskiyar tsagaita wuta saboda yadda ake ci gaba da samun hare-hare

https://p.dw.com/p/1DaxN
Hoto: picture-alliance/AP Photo

Ana ci gaba da samun hare-hare cikin yankunan arewa maso gabashin Najeriya, duk da ikirarin gwamnatin kasar na sasantawa da kungiyar Boko Haram mai dauke da makamai