1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tantanawa tsakanin Hamas da hukumomin Masar

October 31, 2006
https://p.dw.com/p/Budt

Wata tawagar ƙungiyar Hamas ta kai ziyara a Masar , da zumar tantanawa da hukumomin ƙasar a game da batun zaman lahia a yankin gabas ta tsakiya.

Tawagogin 2, za su masanyar ra´ ayoyi, a kan hanyoyin masanyar forsinonin yaƙi, tsakanin Palestinu da Isra´ila.

Hamas ta bayyana aniyar belin Gilad Shalit, sojan Isra´ila ɗaya, da ta yi garkuwa da shi, tun tun watan Juni da ya gabata, amma da sharaɗin Isra´ila, ta sallami mutane 1000, daga ɗimbin pirsinonin Palestinawa da ke cikin hannun ta.

Saidai tanatanwar na gunadana, a daidai lokacin da rundunar Isra´ila, ta kashe magoya bayan Hamas guda 2, da sanhin sahiyar yau , a Khan Yunes, dake zirin Gaza.