1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tsohon malamin makaranta ya lashe zaben Tunisiya

Mahmud(HON)InternetOctober 14, 2019

Al'ummar Tunisiya na ci gaba da tofa albarkacin bakinsu kan sakamakon farko na zaben shugaban kasar da ke nuni da cewa, dan takara mai ra'ayin mazan jiya, Farfesa Kais Saied shi ya lashe zaben.

https://p.dw.com/p/3RFqj