SiyasaTsohon malamin makaranta ya lashe zaben TunisiyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaMahmud(HON)Internet10/14/2019October 14, 2019Al'ummar Tunisiya na ci gaba da tofa albarkacin bakinsu kan sakamakon farko na zaben shugaban kasar da ke nuni da cewa, dan takara mai ra'ayin mazan jiya, Farfesa Kais Saied shi ya lashe zaben.https://p.dw.com/p/3RFqjTalla