1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Tunisiya ta sha alwashin yaƙi da ta'addanci

Abdourahamane HassaneMarch 19, 2015

Shugaban ƙasar Beji Caid Essebsi ya ce za su yaƙi 'yan ta'adda bayan hare-haren da wasu 'yan bindiga suka kai a kan wani gidan addana kayan tarihi da ke a Tunis.

https://p.dw.com/p/1Et2r
Tunesien Tunis Präsident Beji Caid Essebsi Statement Terroranschlag
Hoto: Getty Images/AFP/F. Belaid

Shugaban na Tunisiya ya ce za su ƙara saka haNzari ga jami'an tsaro da kuma abin da ya shafi harkokin tsaro, domin daƙile yunƙurin 'yan ta'addar.

Hare-haren waɗanda aka kwashe tsawon sa'oi huɗu ana kai wa, mutane 19 suka mutu.17 daga cikinsu 'yan ƙasashen waje 'yan yawan shakatawa,biyu 'yan Tunisya,
a ciki har'da 'yan ƙasar Japan guda uku da 'yan Italiya suma uku da kuma 'yan ƙasar Spain guda byu da dai sauransu.