1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Wani Ba' amirke zai fuskanci shari'a Koriya ta Arewa

April 27, 2013

Koriya ta Arewa ta ce za ta gurfanar da wani Baamirke da ta ke tsare da shi tun kusan shekara guda da rabi a gaban kotu.

https://p.dw.com/p/18OOk
epa03662718 A photograph provided by the official Korean Central News Agency (KCNA) via Yonhap News Agency (YNA) shows the Democratic People's Republic of Korea's leader, Kim Jong-un (C), visiting a mausoleum for his deceased father and grandfather at the Kumsusan Palace of the Sun in Pyongyang, North Korea, 15 April 2013. North Korea marked the 101st anniversary of state founder Kim Il-Sung's birth on 15 April amid fears of a missile test by the Stalinist state, media reports said. Leader Kim Jong-un went to a mausoleum where the embalmed corpses of his grandfather Kim Il-Sung and his father Kim Jong-Il lie at the Kumsusan Palace of the Sun in Pyongyang, the North's official Korean Central News Agency reported. It was Kim Jong-un's first public appearance since 01 April, South Korean media reports said. There had been widespread speculation that the North would mark the anniversary with the test-launch of a missile. EPA/KCNA SOUTH KOREA OUT NO SALES +++(c) dpa - Bildfunk+++ ****FREI FÜR SOCIAL MEDIA***
Kim Jong Un Feier 101. Geburtstag Staatsgründer Kim Il Sung OVERLAY GEEIGNETHoto: picture-alliance/dpa

Hakan ya zo ne a daidai lokacin da ake fama da rikicin siyasa tsakanin kasashen biyu. Ba'amirken dan shekaru 44 amma mai asali daga Koriyar za a kai shi kotu domin ya amsa tambayoyi akan zargen da ake masa na cewa ya yi yukunkurin kifar da gwamnatin kasar mai bin tsarin kominisanci. Pae Jun Ho zai fuskanci hukuncin kisa in har ya amsa laifin aikata hakan. A watan Nuwamban bara ne aka kame wannan mutun a lokacin da ya je kasar tare da wasu 'yan yawon bude ido.. A dai 'yan shekarun da suka gabata an ta kame 'yan kasar Amirka a Koriya ta Arewa, To amma sai aka sake su bayan da Amirkan ta tura wani manzo na musamman.

Mawallafiya: Halima Balaraba Abbas
Edita: Usman Shehu Usman