WHO: Mun gamsu da rigakafin Ebola
May 29, 2018Talla
Dakta Salama ya bayyana hakan ne yayin da hukumar ta samu nasarar yi wa kashi chasa'in na mutanen da suka yi ta'ammali da wadanda suka kamu da cutar Ebola a Kwango allurar ta rigakafi. Daga nan sai ya kara da cewar Hukumar Lafiya ta Duniya (WHO) na duba yiwuwar fara amfani da wasu magungunan gwaji guda biyar na cutar ta Ebola a fadin kasar ta Kwango.