A wannan mako an kai hari a gidan kakakin majalisar dokokin kasar Hama Amadou, wanda a yanzu haka ya shiga adawa da gwamnatin shugaba Mahamadou Issoufou
https://p.dw.com/p/1BC1j
Talla
Bayan harin da aka kai a gidan kakakin majalisar dokokin, akwai kuma kama wasu malaman makaranta da aka tuhuma da yin kalaman batanci wa gwamnati, in da kungiyoyin malai suka yi zanga-zanga bisa kama takwaran aikin nasu