1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Yanayin siyasa na dagulewa a Jamhuriyar Nijar

February 20, 2014

A wannan mako an kai hari a gidan kakakin majalisar dokokin kasar Hama Amadou, wanda a yanzu haka ya shiga adawa da gwamnatin shugaba Mahamadou Issoufou

https://p.dw.com/p/1BC1j
Niger Anschlag auf Hama Amadou Opposition
Hoto: Mahaman Kanta

Bayan harin da aka kai a gidan kakakin majalisar dokokin, akwai kuma kama wasu malaman makaranta da aka tuhuma da yin kalaman batanci wa gwamnati, in da kungiyoyin malai suka yi zanga-zanga bisa kama takwaran aikin nasu