1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zaben 'yan majalisa na kankama a Indiya

April 11, 2019

Kasa ta biyu da ta fi yawan al’uma a duniya Indiya, ta fara zaben ‘yan majalisar dokokinta a ranar Alhamis din nan, inda ra’ayoyi tsakanin masu son Firmanista Narendra Modi da adawa ke kara zafi.

https://p.dw.com/p/3Gc9A