1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Zabubbuka a wasu kasashen Afirka

August 1, 2013

An gudanar da zaben 'yan majalisa a Togo na shugaban kasa a Mali da kuma na gama gari a Zimbabwe da ke yankin kudancin Afirka.

https://p.dw.com/p/19IF7
Zimbabweans line up near a polling station in Harare to vote in a general election on July 31, 2013. Zimbabwe was readying for an inadequately prepared yet tight election battle that could see President Robert Mugabe extend his 33-year grip on power. From a list of five candidates, voters will chose who will lead the nation for the next five years after a compromise government forced by a crisis ignited by the 2008 presidential run off. But the real battle is between Mugabe and his perennial rival Prime Minister Morgan Tsvangirai AFP/PHOTO Jekesai Njikizana. (Photo credit should read ALEXANDER JOE/AFP/Getty Images)
Hoto: Alexander Joe/AFP/Getty Images

An gudanar da wadannan zabubbuka dai ba tare da wata gagarumar matsala ba. Sai dai an samu jinkiri wajen samun sakamako a wasu kasashen. Zaben na kasashen Mali da Zimbabwe dai su ne suka fi daukar hankalin kasashen Duniya.