Shugaban Najeriya Muhammadu Buhari ya yi ta mayar da kasafin kudin kasar na 2016 ga majalisa sakamakon rashin amincewa da gyare-gyaren da 'yan majalisa suka yi a ciki.
https://p.dw.com/p/1Iijc
Talla
[No title]
So da dama majalisa ta amince da kasafin kudin 2016 tare da mikashi ga shugaban kasar Najaeriya, amma kuma Muhammadu Buhari ya yi ta mayarwa domin a cire duk wani kudi da aka kara ba tare da dalili ba..