1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rikici tsakanin gwamnati da majalisa

Ahmed Salisu
April 6, 2017

Rashin jituwa da ke kara fitowa fili tsakanin majalisar dattawan Najeriya da bangaren zartarwa na cigaba da daukar hankalin al'ummar kasar inda wasu ke ta kiraye-kiraye na samun sulhu tsakanin bangarorin biyu.

https://p.dw.com/p/2apJl
Karikatur: Nigeria Buhari Saraki
Hoto: DW