1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Alamun rashin hada karfi kan yaki da Boko Haram

Al-AminMarch 4, 2015

Masana tsaro sun bayyana fargabar cewa rashin hadin kai tsakanin Najeriya da Chadi da Nijar gami da Kameru na zama barazana ga shirin da ake yi na kafa runduna daya da za ta tunkari Boko Haram.

https://p.dw.com/p/1El6E