1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Al'umma sun kadu da zaben gaggawa a Birtaniya

Usman Shehu Usman
April 18, 2017

Wannan mataki dai na zama ba zata ga daukacin 'yan kasar, amma Firaminista Theresa May ta ce za ta yi amfani da damar dan jan hankalin majalisa wajen mara wa kudirin baya.

https://p.dw.com/p/2bRzT