1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An bukaci gwamnatin Tarayya ta karfafa matakan tsaro

Al-Amin Suleiman MohammedFebruary 24, 2014

Kungiyar Gwamnonin Arewacin Tarayyar Najeriya ta nemi gwamnatin kasar ta kara himma wajen tura jami'an tsaro da isassun kayan yaki, domin kawo karshen zubar da jinin al'umma a yankin.

https://p.dw.com/p/1BEiE