1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An salami Malala Yousufzai daga asibiti

January 4, 2013

Bayan watannin biyu da rabi na jinya a Ingila sakamakon harbi a ka da yan taliban suka yi ma ta a Pakistan likitoci sun ce ta yi dama so sai

https://p.dw.com/p/17EBj
Pakistani schoolgirl Malala Yousufzai (C) waves with nurses as she is discharged from The Queen Elizabeth Hospital in Birmingham in this handout photograph released on January 4, 2013. The Pakistani girl shot in the head by the Taliban for advocating girls' education has been discharged from the specialist British hospital after doctors said she was well enough to spend some time recovering with her family. Fifteen-year-old Yousufzai, who was shot by the Taliban in October last year and brought to Britain for treatment, was discharged on Thursday but is due to be re-admitted in late January or early February for reconstructive surgery to her skull, doctors said. REUTERS/Queen Elizabeth Hospital Birmingham/Handout (BRITAIN - Tags: SOCIETY HEALTH POLITICS TPX IMAGES OF THE DAY PROFILE CRIME LAW) NO COMMERCIAL OR BOOK SALES. FOR EDITORIAL USE ONLY. NOT FOR SALE FOR MARKETING OR ADVERTISING CAMPAIGNS. THIS IMAGE HAS BEEN SUPPLIED BY A THIRD PARTY. IT IS DISTRIBUTED, EXACTLY AS RECEIVED BY REUTERS, AS A SERVICE TO CLIENTS. NO THIRD PARTY SALES. NOT FOR USE BY REUTERS THIRD PARTY DISTRIBUTORS
Hoto: Reuters

Matashiyar yar  kimanin shekaru15 wacce ke goyon bayan tsarin illimintar da yan mata, an kwantar da ita ne a asbitin Queen-Elizabeth Hospita dake a Birmingham a tsakiyar kasar Ingila.

A  cikin wata sanarwa da likitocinta suka baiyana sun ce ya zuwa yanzu  jiginta yayi dama so sai;  kafin a sake yi mata wani aikin tiyata a cikin sabon  watan mai shirin kamawa.

A cikin watan Oktoban da ya gabata ne yan ƙungiyar Taliban suka harbi yariyar  a  wani harin da aka kai akan wata motar bus ta yan makaranta a garin Swat da ke a yankin arewa maso gabashin Pakistan ɗin.

Mawallafi : Abdourahamane
Edita        : Umaru Aliyu