1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An shiga zaman makoki a Nijar

Yusuf BalaJanuary 19, 2015

Zanga-zangar ta adawa da gidan jaridar Charlie Hebdo na Faransa dai ta yi sanadin mutuwar akalla mutane goma yayin da mutane 173 suka samu munanan raunika.

https://p.dw.com/p/1EMwg