An yi garkuwa da turawa a Najeriya
October 18, 2017Talla
Kakakin 'yan sanda na jahar Delta Andrew Aniamaka ya tabbatar da labarin sace turawan inda ya ce wasu 'yan bindiga biyar ne suka yi awon gaba da su daga wani kauye a yayin da suke aikin kulawa da mutane a yankin, ya kuma kara da cewa ba a ji duriyar 'yan bindigan ba kan neman kundin fansa ya zuwa lokacin da yake yi wa manema labarai jawabi.