1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Batun tsaro da tattalin arziki sun mamaye taron AU

Gazali Abdou Tasawa
July 4, 2017

Taron koli na Kungiyar Kasashen Afirka ta AU da ya gudana a birnin Addis Ababa ya tattauna tare da daukar matakai kan batutuwa da suka shafi tsaro da tattalin arziki da na 'yan gudun hijira da sauran matsaloli.

https://p.dw.com/p/2fvRc