1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Buhari ya rantsar da sabbin jami'an gwamnati da ya nada

August 31, 2015

Duk da koke-koken 'yan adawa game da sabbin nade-naden mukamai a gwamnatin Najeriya, shugaban kasar ya rantsar da sabbin jami'ansa.

https://p.dw.com/p/1GOgT