1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Chadi da Nijar na fatattakar Boko Haram

Abdoulaye Mamane AmadouMarch 9, 2015

Haɗin gwiwar sojojin ƙasashen da ke yaƙi da Ƙungiyar Boko Haram sun ƙwace garin Damasak da ke a yankin arewa maso gabashin Najeriya.

https://p.dw.com/p/1Ennw