1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Dalibai sun nuna fushi ga gwamnati

April 13, 2017

Daliban Jamhuriyar Nijar sun yi zanga-zanga domin nuna fusata da bisa yadda gwamnati take watsi da harkokin ilimi cikin kasar.

https://p.dw.com/p/2bBvI
Niger Protest von Schülern Lernbedingungen
Hoto: Getty Images/AFP/B. Hama

A Jamhuriyar Nijar an yi artabu tsakanin jami'an tsaro da dalibai masu zanga-zanga wadanda suka zargi gwamnati da watsi da abubuwa da suka shafi harkokin ilimi na kasar.