SiyasaDamuwar al'umma bayan harin da aka kai Gombe a NajeriyaTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaAmin Suleiman Mohammed07/23/2015July 23, 2015Bayan jana'izar wandanda suka rasu a hare-haren da aka kai a wasu tashoshin mota a Gombe, jama’a na ta tururuwa zuwa asibitoci domin duba ‘yan uwa da abokan arziki.https://p.dw.com/p/1G3j3Talla