1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Damuwar al'umma bayan harin da aka kai Gombe a Najeriya

Amin Suleiman MohammedJuly 23, 2015

Bayan jana'izar wandanda suka rasu a hare-haren da aka kai a wasu tashoshin mota a Gombe, jama’a na ta tururuwa zuwa asibitoci domin duba ‘yan uwa da abokan arziki.

https://p.dw.com/p/1G3j3