1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

ECOWAS na neman hana cinikin makamai a yammacin Afirka

Uwais Abubakar Idris daga AbujaMay 26, 2014

kungiyar raya tattalin arzikin yammcin Afrika ECOWAS ko CEDEAO ta karfafa sabbin dubarun shawo kan matsalar yaduwar makamai, wacce ta jefa yankin cikin mawuyacin hali na bullar ayyukan ta’addanci.

https://p.dw.com/p/1C7Hr