1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

EU: Ta sanar da sunayen kwamishinoninta

Abdourahamane Hassane
September 11, 2019

Shugabar hukumar zartaswar tarayyar Turai mai jiran gado, Ursula von der Leyen ta gabatar da jerin sunayen kwamishinonin hukumar da za su aiki tare a cikin shekaru biyar masu zuwa.

https://p.dw.com/p/3PPu8