1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Rawar mata a zaben Indiya

Zulaiha Abubakar UD
May 2, 2019

Yayin da aka fara zaben kasar Indiya zagaye na hudu jam'iyyu sun ba wa mata fiye da kashi bakwai na guraben takara a kasar da mutane miliyan dari tara suka cancanci kada kuri'a.

https://p.dw.com/p/3HpJt