1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Falasdinawa sun fusata kan bude ofishin jakadancin Amirka a birnin Kudus

Mahmud Yaya Azare
May 14, 2018

A daidai lokacin da Amirka ke gudanar da shagulgulan bude ofishin jakadancinta a kasar Isra'ila a birnin Kudus, dakarun sojin Isra'ila sun bindige gwamman Falalsdinawa a yankin Gaza, a yayin da suke kokkarin kutsawa yankunansu da Isra'ila ta mamayae tun shekaru 70 da suka gabata.

https://p.dw.com/p/2xi3c