SiyasaGabatar da kasafin kudi a NijarTo play this audio please enable JavaScript, and consider upgrading to a web browser that supports HTML5 videoSiyasaGazali(HON)Internet10/08/2014October 8, 2014Al'umma a Jamhuriyar Nijar sun fara tofa albarkacin bakinsu dangane da ksafin kudi na shekara ta 2015 da gwamnatin kasar ta mika gaban majalisar dokoki da ya haura sama da biliyan 17 na kudin Cefa domin amincewarta.https://p.dw.com/p/1DSG2Talla