1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gobara ta tashi a Koriya ta Kudu

Abdourahamane Hassane
January 26, 2018

Mutane akalla guda 41 suka mutu kana wasu 80 suka jikkata a sakamakon gobarar a cikin wani asibitin mai hawan bene bakwai.

https://p.dw.com/p/2rXhj
Südkorea Brand in Krankenhaus in Miryang
Hoto: Reuters/Yonhap

Masu aiko da rahotannin sun ce da dama daga cikin marasa lafiyar sun mutu a lokacin da ake kokarin cetonsu. Shugaban kasar na Koriya ta Kudu  Moon Jae-In  ya bayana takaicinsa a game da abin da ya faru kana kuma ya kira taron gaggawa na majalisar ministocinsa. Sai dai kuma kawo yanzu ba a san dalilan tashin wutar gobarar ba.