1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Gwamnatin Kwango ta yi ahuwa ga 'yan tawayen M23

September 3, 2014

Hukumomi Jamhuriyar Kwango sun ba da sanarwa yin ahuwa ga wasu tsofin 'yan tawaye na Ƙungiyar M23 su kusan 200.

https://p.dw.com/p/1D66M
M23-Rebellen, Demokratische Republik Kongo
Hoto: picture-alliance/AP

Kakakin gwamnatin na Jamhuriyar Demokaraɗiyyar Kwango Lambert Mende wanda ya bayyana sunayen tsofin 'yan tawayen da gwamnatin ta yi wa ahuwa.

A lokacin wani taron manema labarai ya ce sun yi hakka ne ga waɗanda suka buƙaci a yi musu ahuwar. Gwamnatin ta Kwango ta ce kusan kishi 80 cikin ɗari na bradan tsohuwar kungiyar 'yan tawayen suna a ƙasar Yuganda yayin da ake tsare da wasu a gidajen kurku na garin goma da ke a yankin arewa maso gabashin Kivu

Mawallafi : Abdourahamane Hassane
Edita : Usman Shehu Usman