1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Habaka karatu da harshe gida

Eva Beyer
November 4, 2017

Tsion Kiros 'yar kasar Habasha ta ba da himma wajen buga litattafa da kuma koyar wa yara harshen Amharic, mai harrufa 300 da ake kira "fidels" wanda ke da matukar wuyan koyo.

https://p.dw.com/p/2n2Jh