1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Hare haren ƙunar baƙi wake a Najeriya

October 28, 2012

Wani dan kunar bakin wake ya kai hari akan wata coci da ke a garin Kaduna da ke a yanki arewaci na ƙasar

https://p.dw.com/p/16YQ3
epa03197097 Security officials gather at the site of a bomb blast at 'This Day' Newspaper office in Abuja, Nigeria, 26 April 2012. Newspaper offices in two Nigerian cities were targeted in coordinated bomb blasts, with several casualties reported, the authorities said. The offices of This Day newspaper in the capital Abuja and Kaduna city were attacked. At least one person was killed and many more were injured, officials said. Rescue workers gave conflicting accounts. Some said a suicide bomber blew up the newspaper's building in Abuja, while others said a bomb was planted at the office. The offices of newspapers Sun and Moment in Kaduna, north-central Nigeria, were also targeted in separate blasts. Four people are feared dead in those blasts and dozens injured, the authorities said. EPA/GEORGE ESIRI
Hoto: picture-alliance/dpa

Mutane da dama ne suka mutu a cikinsu har da wanda ya kai harin yayin da wasu suka samu raunuka; a sa'ilin da wani abu mai ƙarfin gaske ya fashe a cikin cocin a lokacin da wasu kristocin ke yin ibada da suka saba yi a ranar lahadi.

Wani kakakin hukumar agajin gauggawa ta Nema ya gaya wa manema labarai cewar wanda ya kai harin ya darkaka cikin cocin da wata motar da ke maƙare da bama bamai .Yan sanda, sun ce mutane ukku suka mutu a harin, to amma waɗanda abin ya faru a kan idanunsu sun ce asarar rayukan na da yawa.

Mawallafi : Abdourahamane Hassane
Edita : Halima Balaraba Abbas