1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

An bukaci jin dalilin ficewar Qatar daga Opec

Zulaiha Abubakar
December 4, 2018

Ministan man Fetur na kasar Iraq Bijan Zanganeh ya bukaci a gudanar da cikakken bincike a kungiyar kasashe masu arzikin man Fetur game da dalilan da suka janyo ficewar kasar Qatar daga kungiyar.

https://p.dw.com/p/39TOs
Bijan Namdar Zanganeh
Hoto: Shana

A ranar Litinin din da ta gabata ce dai kasar Qatar ta sanar da shirinta na ficewa daga kungiyar ta OPEC don mayar da hankali a harkar Iskar Gas.