1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jafar Jafar: Dan jarida mai zaman kansa

Ahmed Salisu
July 18, 2018

Wani matashin dan jarida a arewacin Najeriya ya kafa jarida ta kansa wadda ke watsa labaranta ta intanet. Matashin mai suna Jafar Jafar ya ce ya yi hakan don nemawa kai kudaden shiga da samawa matasa aiki da kuma samar da sahihan labarai.

https://p.dw.com/p/31iem