1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

Jamus za ta ci gaba da horas da sojin Mali

April 21, 2021

Gwamnatin Jamus ta kara adadin sojojinta zuwa 600 a Mali tare da tsawaita aikinsu a kasar. Wannan ya zo a lokacin da cibiyar SIPRI da ke nazari kan tsaro ta ce sauyin yanayi na shafar ayyukan kiyaye zaman lafiya a Mali.

https://p.dw.com/p/3sKWF