1. Tsallake zuwa shafin jadawali
  2. Tsallake zuwa jadawalin abubuwan da shiri ya kunsa
  3. Tsallake zuwa karin wasu shafukan DW

John Magufuli ya lashe zaben shugaban kasar Tanzaniya

October 29, 2015

Hukumar zaben kasar Tanzaniya ta ce da dan takarar jam’iyya mai mulki ta CCM John Magufuli ya samu fiye da kashi 58 cikin 100, yayin da abokin karawarsa Edward Lowassa ya samu kusan kashi 39 cikin 100.

https://p.dw.com/p/1GwqO